Abuja Ta Kwace Wa Legas Kambin Hada-Hadar Kudaden Waje — Leadership Hausa Newspapers

0
252


Babban Birnin Tarayyar Abuja yana

kara samun tagomashi, a yayin da
yake kara samun shigowar kudaden
wajen, wanda aka fara hakan a
tsakiyar shekarar 2017.
A rahoton da hukumar kididdiga
ta kasa (NBS) ta fitar ta ce, a farkon
shekarar 2018, Nijeriya ta samu
shigar dala bilyan 3.54.
Wannan ya nuna cewar an
samu karin kashi 32.24 bisa dari
daga cikin adadin da hukumar ta
bayyana a baya ya kai dala biliyan
2.68.
Duk a wancan lokacin, shigo da
kudi cikin jihar Legas ya karu da
kashi 4.59 daga cikin dala biliyan
2.55 a zango na karshe zuwa dala
biliyan 2.67 a shekarar 2018,inda
kuma shigo da kudi cikin jihar
Akwa Ibom ya kai dala miliyan
43.62, inda hakan ya nuna ya sauka
da kashi 65.05 bisa dari daga cikin

jimlar da NBS ta fitar a zangin
karshe na dala miyan 124.85.
Ma’ana jihohin Ogun da Bauchi
da Kano sun samu shigar kudaden
kasar waje da yawa a zangon
shekara na farko, inda ko wacce jiha ta samu kashi 182.06 bisa dari
da kashi 370.59 bisa dari da kuma
kashi 154.84 a cikin zango-zango.
A cikin rahoton da…



Read More…..Leadership Newspaper